Browsing Category
Manyan Labarai
Labaran da suka fi muhimmanci a kasa da duniya.
PDP Ta Tsayar da Aminu Wada Abubakar a Matsayin Ɗan Takarar Sanatan Jigawa ta Kudu…
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Jihar Jigawa ta amince da Aminu Wada Abubakar a matsayin ɗan takarar bai ɗaya na kujerar Sanatan Jigawa ta Kudu maso Yamma gabanin babban zaɓen!-->…
Dr. Magaji Dau Aliyu Ya Samar Wa Matasa 40 Aikin Yi a Jigawa
Daraktan Janar kuma Babban Jami’in Gudanarwa na Sheda Science and Technology Complex, Dr. Magaji Dau Aliyu, ya samar da aikin wucin-gadi ga kusan matasa 40 a Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu da!-->…
Matashi Mai Naƙasa Ya Tsallake Tantancewar APC Domin Shiga Takarar Majalisar Tarayya…
Mahmud Sadis Buba, wani matashi mai shekara 30 da ke rayuwa da naƙasa, ya tsallake tantancewar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) domin neman kujerar Majalisar Wakilai daga Jihar!-->…
Malami Ya Yanki Fom ɗin Takarar Gwamnan Kebbi a Inuwar ADC, Ya Yi Wa Ƴan Jihar Manyan…
Tsohon Babban Lauyan Gwamnati kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, ya yanki fom ɗin tsayawa takarar gwamnan Jihar Kebbi a ƙarƙashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) domin!-->…
An Yi Kisangilla wa Wasu Mutum 2 a Bauchi Bayan Zarginsu da Sata, Ƴan Sanda Sun Kama…
Mutum biyu sun rasa rayukansu bayan da wasu fusatattun mutane sukai musu dukan tsiya har suka mutu a ƙauyen Bunga da ke Ƙaramar Hukumar Warji ta Jihar Bauchi bisa zargin sata da aka ce ba!-->…
Vijay Ya Sha Rantsuwa a Sabuwar Gwamnatin Tamil Nadu Bayan Nasarar TVK a Zaɓe
Shugaban jam’iyyar Tamilaga Vettri Kazhagam (TVK), Vijay, ya karɓi rantsuwar fara sabuwar gwamnatin Jihar Tamil Nadu a ranar Lahadi bayan samun goyon bayan jam’iyyun Viduthalai Chiruthaigal!-->…
Iran Ta Yi Watsi da Ƙudurin Amurka a Kwamitin Tsaro Kan Rikicin Mashigin Hormuz
Iran ta yi watsi da wani daftarin ƙuduri da Amurka da ƙawayenta suka gabatar a Kwamitin Tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya kan rikicin Mashigin Hormuz, tana mai bayyana shi a matsayin mai!-->…
Iran Ta Yi Barazanar Kai Hari kan Sojojin Amurka Bayan Hare-Hare kan Tankokin Mai a…
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta yi gargaɗin cewa duk wani sabon hari kan tankokin man Iran ko jiragen kasuwanci a Mashigin Hormuz zai haifar da “mummunan hari”!-->…
Abdul Samad Rabiu Ya Zama Mutum Na Biyu Mafi Arziƙi A Afirka — Rahoton Bloomberg
Abdul Samad Rabiu, wanda shi ne wanda ya kafa kuma shugaban rukunin kamfanin BUA Group, ya zama mutum na biyu mafi arziƙi a Afirka bayan ya zarce hamshaƙin attajirin Afirka ta Kudu Johann!-->…
Bala Mohammed Ya Tsaya Takarar Sanatan Bauchi Ta Kudu A Ƙarƙashin APM
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya shiga takarar kujerar Sanatan Bauchi ta Kudu ƙarƙashin jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM) gabanin babban zaɓen shekarar 2027.
Mohammed ya!-->!-->!-->…