Browsing Category
Babban Labari
Muhimman labaran da aka fi ba da muhimmanci.
Aliko Dangote Na Shirin Gina Matatar Mai Ta Dala Biliyan 17 a Kenya
Attajirin ɗan kasuwar Najeriya, Aliko Dangote, ya bayyana cewa yana shirin gina wata babbar matatar mai mai ƙarfin tace ganga 650,000 a rana a ƙasar Kenya da ke Gabashin Afirka, bayan!-->…
Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Miliyan 265 Ga Alhazan Bana Domin Tallafa Musu a…
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ware Naira miliyan 265 domin tallafa wa maniyyata aikin Hajjin 2026 guda 3,620 da suka yi rajista ta Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta jihar.
Gwamna Abba!-->!-->!-->…
Ƴan Takarar APC Shida Sun Janye Domin Mara Wa Shekarau Baya a Kano ta Tsakiya
Ƴan takarar kujerar Sanatan Kano ta Tsakiya guda shida a ƙarƙashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun janye daga takara tare da bayyana goyon bayansu ga tsohon gwamnan Jihar!-->…
Atiku, Amaechi da Hayatu-Deen Sun Yanki Fom ɗin Takarar Shugaban Ƙasa a Inuwar ADC
Gasar neman tikitin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) domin zaɓen 2027 na ci gaba da ɗaukar zafi bayan Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Mohammed!-->…
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Gyaran Dokar Zaɓe Don Hana Rikice-Rikicen Shari’ar…
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran Dokar Zaɓe ta 2026 da ke neman fayyace hurumin kotuna a shari’o’in kafin zaɓe tare da kawo ƙarshen saɓanin hukunce-hukunce da ke!-->…
Sabon jakadan Najeriya a Birtaniya Aminu Dalhatu ya miƙa takardar shaidar kama…
Jakadan Najeriya a Ƙasar Birtaniya, Aminu Dalhatu, ya miƙa takardar shaidar wakilcinsa ga Sarki Charles III a Fadar St James’s da ke birnin Landan a ranar Laraba, inda hakan ya ƙaddamar da!-->…
Rikici ya ɓarke tsakanin Akpabio da wasu manyan Najeriya kan batun shugabancin…
Wata sabuwar taƙaddama ta kunno kai a Majalissar Dattawa ta Najeriya bayan majalisar ta yi gyaran dokokinta wanda zai iya sauya tsarin shugabancinta a majalisa ta gaba da za a kafa bayan!-->…
Tana Neman ta Leƙo ta Komawa Vijay Mai Adda, Bayan Jam’iyyarsa ta Gaza Samun Rinjayen…
Jihar Tamil Nadu ta India na fuskantar zafafan tattaunawar siyasa bayan jam’iyyar Tamilaga Vettri Kazhagam (TVK) ƙarƙashin jagorancin C Joseph Vijay (Mai Adda) ta zama jam’iyya mafi yawan!-->…