Browsing Category
Labarai
Babban bangaren labaran yau da kullum.
Gwamnatin Najeriya Na Tattaunawa Da Bankin Duniya Kan Ciyo Sabon Bashin Dala Biliyan…
Gwamnatin Tarayyar Najeriya na ci gaba da tattaunawa da Bankin Duniya domin samun sabon bashin dala biliyan 1.25, kamar yadda wata takarda da Channels Television ta samu ta nuna.
!-->!-->!-->…
Kwankwaso Ya Goyi Bayan Miƙa Mulki Zuwa Kudu A 2027, Ya Nuna Shirinsa Na Yin Takarar…
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana goyon bayansa ga ci gaba da miƙa shugabancin ƙasa zuwa Kudancin Najeriya a zaɓen 2027, tare da nuna shirinsa na zama!-->…
Malamin Addini Ya Shaida Wa Kotu Cewa Ya Gargaɗi Waɗanda Ake Zargi Da Yunƙurin Juyin…
Sheikh Sani Abdulkadir, mutum na shida cikin waɗanda ake tuhuma a shari’ar yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, ya bayyana cewa tun farko ya gargaɗi waɗanda ake zargin cewa!-->…
Ƴan’uwan Wata Budurwa Sun Zargi Hukumar Hisbah Ta Kano Da Musuluntar Da Ƴarsu Da Ta…
Ƴan’uwan wata budurwa mai shekara 17 daga ƙaramar hukumar Pankshin ta Jihar Filato sun zargi Hukumar Hisbah ta Jihar Kano da musuluntar da ƴarsu bayan ta ɓace a Jihar Kaduna.
A cikin!-->!-->!-->…
Ƴar Ekiti Na Kan Gaba A Jerin Ɗalibai 10 Da Suka Fi Cin Jarabawar JAMB Ta 2026
Owoeye Daniella Jesudunsin daga jihar Ekiti ta zama dalibar da ta fi kowa samun maki a jarabawar shiga manyan makarantu ta shekarar 2026 (UTME) da Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan!-->…
Abin Da Yai Sanadin Rasuwar Jigo A ADC Daga Jigawa Da Ƴan Bindiga Suka Kama
Tsohon ɗan majalisar wakilai daga Jihar Jigawa, Abba Anas Adamu, ya rasu bayan shafe kwanaki a hannun ƴan bindiga da suka yi garkuwa da shi.
An sace Abba Anas ne a ranar Larabar da ta!-->!-->!-->…
Najeriya Ta Ware Naira Biliyan 250 Domin Gina Ɗakunan Kwanan Ɗalibai a Manyan…
Gwamnatin Najeriya ta amince da kashe kusan naira biliyan 250 a shekarar 2026 domin gina ɗakunan kwanan ɗalibai a manyan makarantu a faɗin ƙasar.
Matakin na daga cikin ƙoƙarin gwamnati!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Naɗa Manjo Janar Famadewa Mai Ritaya a Matsayin Mai Ba da Shawara kan…
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗa Manjo Janar Adeyinka A. Famadewa mai ritaya a matsayin Mai Ba da Shawara na Musamman kan Tsaron Cikin Gida, domin ƙarfafa tsarin tsaron cikin!-->…
Najeriya Ta Ci Gaba da Tsayar da Shekaru 16 a Matsayin Mafi Ƙarancin Shekarun Shiga…
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da ci gaba da amfani da shekaru 16 a matsayin mafi ƙarancin shekarun shiga manyan makarantu a ƙasar.
Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ya bayyana hakan a!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Najeriya Ta Sanya Maki 150 Na UTME A Matsayin Ƙa’idar Shiga Jami’o’i
Gwamnatin Najeriya ta ayyana maki 150 a matsayin mafi ƙarancin makin shiga jami’o’in gwamnati da masu zaman kansu a Najeriya domin shekarar karatu ta 2026.
Ministan Ilimi, Dakta Tunji!-->!-->!-->…