YANZU-YANZU: Najeriya Ta Sanya Maki 150 Na UTME A Matsayin Ƙa’idar Shiga Jami’o’i
Gwamnatin Najeriya ta ayyana maki 150 a matsayin mafi ƙarancin makin shiga jami’o’in gwamnati da masu zaman kansu a Najeriya domin shekarar karatu ta 2026.
Ministan Ilimi, Dakta Tunji!-->!-->!-->…