An Yi Kisangilla wa Wasu Mutum 2 a Bauchi Bayan Zarginsu da Sata, Ƴan Sanda Sun Kama…
Mutum biyu sun rasa rayukansu bayan da wasu fusatattun mutane sukai musu dukan tsiya har suka mutu a ƙauyen Bunga da ke Ƙaramar Hukumar Warji ta Jihar Bauchi bisa zargin sata da aka ce ba!-->…