Iran Ta Zargi Amurka da Gabatar da Sharuɗɗa Na Rashin Adalci a Tattaunawar Tsagaita…
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran ya zargi Amurka da gabatar da sharuɗɗa “marasa ma’ana” kuma na nuna son kai a tattaunawar da ake yi domin kawo ƙarshen yaƙin da ke gudana, yayin da!-->…