Ƴan’uwan Wata Budurwa Sun Zargi Hukumar Hisbah Ta Kano Da Musuluntar Da Ƴarsu Da Ta…
Ƴan’uwan wata budurwa mai shekara 17 daga ƙaramar hukumar Pankshin ta Jihar Filato sun zargi Hukumar Hisbah ta Jihar Kano da musuluntar da ƴarsu bayan ta ɓace a Jihar Kaduna.
A cikin!-->!-->!-->…